WAƘA TA 16
Mu Yabi Jehobah Domin Dansa
(Ru’ya ta Yohanna 21:2)
-
1. Jehobah ya zaɓi Ɗansa
Ya sarauci mutane.
Zai yi sarauta da adalci
Don nufin Allah ya cika.
(AMSHI)
Bari mu yabe ka Jehobah.
Da Ɗanka Yesu Sarkinmu,
Muna yabon ka da duk zuciya
muna bin umurninka.
Bari mu yabe ka Jehobah,
da Ɗanka Yesu Sarkinmu,
Wanda ka zaɓa don ya ɗaukaka
sunanka da ikonka.
-
2. An naɗa ’yan’uwan Yesu
Don su zama shafaffu.
Za su yi sarauta da Yesu
Su sabonta duniyar nan.
(AMSHI)
Bari mu yabe ka Jehobah.
Da Ɗanka Yesu Sarkinmu,
Muna yabon ka da duk zuciya
muna bin umurninka.
Bari mu yabe ka Jehobah,
da Ɗanka Yesu Sarkinmu,
Wanda ka zaɓa don ya ɗaukaka
sunanka da ikonka.
(Ka kuma duba Mis. 29:4; Isha. 66:7, 8; Yoh. 10:4; R. Yoh. 5:9, 10.)